Google69490f6862051cb8
google-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlBasheer journalist sharfadi14

Basheer journalist sharfadi14.jpg6
Basheer journalist sharfadi 11 1
Maraba Da Zuwa Wannan
Shafi Mai Al-barka 1

☀ Zabi inda kake son shiga ☀
Menunks
→Home
→Akidojin Ahlussunnah
→Addinin musulunci (35)
→40 Hadith (50)
→Fadakarwa (120)
→Neman labarai (20)
→Shi'a Kafirci (50)
→Hadith (55)
→Khudubobi (24)
→Tarihin magabata (60)
→Raddi / Maida martani (99)
→Face book post (30)
→Monthly Archives (60)
→Tambaya da Amsa (20)
→Sahabban Annabi {s.aw} (50)
→Taskar maluman sunnah (25)
→Akidar Y'an Shi'a Dangane da Al'kur'ani
→Fassarar Usulussunnah (20)
→Sheik Ja'afar {Rahimahullah} (65)
→Sheik Abubakar Gumi {Rahimahullah} (30)
→Sheik Dr. Muhammad Sani R/Lemo
→Salafiyyah Network Nigeria (100)
→Adam Sani Abu-Umayrah (99)
→Salaf Ustaz (79)
→Malama Ummi Ahmad Katsina
→Malama Amina Saleh Mande
→Labarai (40)
→Nishadantarwa (10)
→Siyasar Nigeria (9)
→Vidio (33)
→Audio (66)
→Hotuna (120)
→Internet Cheat (90)
→Site Achieve
→Application (10)
→Games (8)
→About me (01)

Wannan shafin mallakarCoollogo com-1281358 3
Ne




SHAFI DON KARUWAR MUSULMI
Assalamu Alaikim y'an uwa wannan 6angare dukkan rubutun dake ciki ze dinga zuwa muku ne kai tsaye daga dan uwanku
M. Salaf Ustaz
Kuna iya binsa ta shafin face book
Wanda ya tsara ya kuma shirya
Basheer journalist sharfadi (Abu Hafsat)
Asha karatu lafiya

→TA YAYA ZAKI YI WA MIJINKI BIYAYYA


SHIN RAGOWAR 'YA'YAN NASA BA AHLUL- BAITI BANE N0 1?
.
Shubuhuhin shi'a akan hadisin mayafi da warware su a bisa fahimtar malamai na kwarai.
.
Bissimillahir Rahamanir Rahim.
.
Daga cikin shubuhar da yan shi'a masu limamai goma sha biyu (12) suke yadawa akwai hadisin (MAYAFI) wato hadisin da aka karbo daga nana Aisha da umma salama (r.a) cewa, lokacin da Ayar nan dake cikin suratul Ali- imran ta sauko wato fadin ubangiji (swa) " Duk wanda yayi jayayya da kai dangane da abinda akayi maka wahayi bayan dalilai sun bayyanannu sun zo maka, to kace:- ku zo mukirawo 'ya'yan mu da 'ya'yan ku, da matayenmu,da matayenku, damu kanmu da kanku, sannan muyi addu'a ta la'anta akan masu karya " sai manzon Allah ya kirawo s. Ali da nana fatima da hasan da husaini (r.a) ya lulluba da mayafi tare da su, sannan yace "ya ubangiji wadannan iyalan gidana ne ka kawar da datti daga gare su,ka kuma tsarkake su iyakar tsarkakewa".
Yan shi'a masu limamai goma sha biyu (12) sukan kafa hujja da wannan hadisin cewa, s. Ali da nana Fatima da hasan da husaini (r.a) sune kadai ahlul-baiti, kuma ma'asumai ne basa kuskure. Hujjan su nan kamar yanda suke riyawa ita ce. Allah yafi da datti daga barinsu ya kuma tsarkake su.
Don haka sun zama ma'asumai a riyawarsu,
jawabi akan wannan hadisi shine, ta fuskoki kamar haka,
.
INALLAH YA YARDA ZANKAWO JAWABI AKAN WANNAN HADISIN A DARASI NA GABA.


SHIN RAGOWAR "YA YAN NASA BA AHLUL-BAITI BA NE ?(002).
.
SHUBUHOHIN SHI'A AKAN HADISIN MAYAFI DA WARWARESU ABISA FAHIMTAR MALAMAI NA KWARAI.
.
1) Tabbas s. Aliyu, nana Fadima, hassan da husaini r.a, suna daga cikin mafiya kusanci da manzon Allah s.a.w.Amma basu kadai Ahlul-baiti ba a haduwar malaman sunnah da shi'a.
2) hakika wannan hadisi ya inganta inbanda wata ruwaya da imamu tirmizi ya fitar da ummu salama r.a tace " lokacin da manzon Allah s.a.w ya lullube s. Aliyu da fatima da hasan da husaini r.a, yakaranta wannan ayar ta cikin suratul Al-ahzab, sai nima (ummu salama) nace ya ma'aikin Allah nima ina cikin Ahlul-baiti ? Sai manzon Allah s.a.w yace " kedai kina cikin alheri".
malaman hadisi sun tabbatar da cewa " wannan ruwaya bata inganta ba". Saboda acikin isinadinsa hadisin akwai gibi kamar yadda lbn kathir yafada. Ruwayan da ta inganta daga ummu salama itace lokacin da tambayi manzon Allah s.a.w cewa nima shin ina cikin Ahlul-baiti? Sai yace! Tabbas kema kina cikinsu".
3) wannan aya ta cikin suratul Al-imran bacewa tayi manzon Allah s.a.w yakirayi dukkan Ahlul-baiti ba. A'a an umurce shine da yakirawo wadanda suka samu daga danginsa. Sai akace dai dai wannan lokaci s. Aliyu da nana fadima da hasan da husaini r.a sune iyaka wadanda zai kira. Ba wai don sune kadai Ahlul-baiti ba. Dalili kuwa shine sanannen abu ne cewa bayan su akwai wadanda suke da matsayi irin daya dasu ta bangaren nasaba agurin manzon Allah s.a.w ahaduwan malamai. Amma daidai wannan lokacin basa wannan gurin saboda wasu dalilai misali:- akwai ja'afar dan abi dalib da Akilu r.a yan uwan s. Aliyu r.a wanda matsayin su iri daya ne dana s. Aliyu tabangaren nasaba agurin manzon Allah s.aw.
Ita kuwa nana fadima r.a akwai yan uwanta da suke da nasaba iri daya, amma daidai wannan lokacin dukkan ninsu sun rasu ita kadai tai saura. domin yatabbata cewa "ya "yan manzon Allah s.a.w guda bakwai ne 7 maza uku 3 ;- Alkasin, Abdullahi da Ibrahim r.a.
Sai kuma mata hudu 4 ;- watau zainab da Rukayya da Umma kursum da Fadima yar autansu r.a. Hasan da husaini r.a kuwa suna da "yan uwa da suke ciki daya, watau zainab umma kursum wacce s. Ummar r.a ya aura, sai kuma muhsin wanda yarasu yana karami. Sannan kuma manzon Allah s.a.w yana da wasu jikoki ta bangaren "ya "yansa zainab da Rukayya r.a da suka haifa tare da s. Usman r.a da ibn abul as r.a. Kari akan haka, akwai Abbas da Abdulmudalib r.a wanda shi yafi kuwa kusanci da manzon Allah s.a.w bayan "ya"yansa amma alokacin bayanan .
Abin dai damuke so agane manzon Allah s.a.w yakira s. Aliyu da nana Fatima da hasan da husaini r.a ne awannan lokacin, don sun kawai wanda zai iya kira ba wai don sune kadai Ahlul-baiti ba. Idan yan shi'a suka to maiyasa manzon Allah bai kirayi matan sa ba a halin yana damar da zai kiraye su. Sai muce jawabi yagabata ahadisin umma salama cewa lallai matarsa suna daga cikin Ahul-baiti.
Amma bai kiraye su bane saboda basu da alaka da shi ta nasaba da jini, sai ta bangaren auratayya kamar yadda bayani zai zo nan gaba. Kari akan haka acikin ayar ba ce manzon Allah s.a.w yakirayi matarsa na aure ba. Kuma manzon Allah s.a.w ba zai iya lulluba tare da matansa ba acikin wannan bargo a halin akwai wanda ba muharramansu nabe aciki.
.
AKWAI CIGABA A DARASI NAGABA IN ALLAH YA YARDA.


SHIN RAGOWAR "YA"YAN NASA BA AHLUL-BAITI BANE (003) ?
.
SHUBUHOHIN SHI'A AKAN HADISIN MAYAFI DA WARWARE SU A BISA FAHIMTAR MALAMAI NA KWARAI.
.
4) Ga wata tambaya ga "yan shi'a:
menene hukuncin ragowar "ya"yan manzon Allah s.a.w da jikokinsa, shin su ba ahlul-baiti bane? Menene hukuncin ragowar yan uwan s. Aliyu, ja'afar Akilu r.a ? Menene hukuncin Nana khadija r.a suma duk ba ahlul-baiti bane?
Idan yan shi'a suka ce suma ahlul-baiti ne. Sai muce to ai suma basa acikin wadanda manzon Allah s.a.w ya lullube da mayafin, ta yaya suka zama ahlul-baiti ? idan yan shi'a suka ce manzon Allah s.a.w baikiraye su bane saboda galibin su basanan.
.
Sai muce wannan ya zama martani ga "yan shi'a da suke iyakance Hassan da Hussaini da s. Aliyu da nana Fatima r.a amatsayin ahlul-baiti, ya kuma nuna tabbacin abinda muka gabatar cewa manzon Allah s.a.w yakirayi iyaka wadanda ya samu daman yakiraya awannan lokacin, ba wai don sune ahlul-baiti ba. Idan yan shi'a suka dage cewa lallai iyaka wadanda manzon Allah s.a.w ya lullube da wannan mayafin sune kadai ahlul-baiti.
Sai muce meyasa suke kawo sunayen wasu limamai guda tara 9 bayan sa daga cikin wadanda manzon Allah s.a.w ya lullube da wannan mayafin?
.
Idan yan shi'a sukace su ragowar limamai guda tara 9 anbasu hukuncine irin na iyayen su, saboda jikokin Hussaini r.a ne.
Sai muce, aibasu kenan jikokin Hussaini r.a ba, akwai jikokin sa da yawa wadanda yan shi'a mai limamai guda goma sha biyu 12 ba su yarda da su ba, kamar Zaidu dan Aliyu dan Hussaini da Isma'il dan muhammad dan Aliyu dan hussaini Allah yakara yarda agare su.
.
Meyasa yan shi'a basa kawo sunayen su amatsayin limamai? Kari akan haka meyasa yan shi'a suka dauki wasu daga cikin jikokin s. Hussaini r.a sukayi watsida jikokin s. Hassan r.a?
.
Kuma meyasa yan shi'a suka zabi Hassan da Hussaini r.a kadai daga cikin "ya"yan s. Aliyu r.a? Sukayi watsi da ragowar, alhali s. Aliyu yana da "ya"ya sama da talatin 30?
.
IN ALLAH YAYARDA ZAN KAWO CIGABA

AQIDUN SHI'A (018)
WALLAFAR MUHAMMAD BN YUSUF ALKAROFIYYAH ZARIA .

AKIDAR SHI'A IMAMIYYA NA KAFIRTA NANA AISHATU (R.A)

DUk yan shi'a zakaga baya kaunar nana A'isha kai har samu akayi wani dan shi'a yasanyawa magensa suna nana A'isha, kawai don ya wulakanta, kai kiyayya takai matuka don har cewa sukeyi tayi ridda, wa iyazubillah !

Wannan mummunar magana yana cikin littafin su mai suna
ASHIHABU-SAQIB FI BAYANI MA'ANA AN-NASIB na YUSUFU BAHARANY, shafi 236, inda yake cewa

" lallai nana a'isha tayi ridda bayan wafatin manzon Allah s.a.w kamar yadda mafi yawan sahabbai sukayi ridda ".

muna neman tsari daga Allah.
AKIDAR SHI' IMAMIYYA CEWA DA BA DON ALIYU R.A BA DABA A HALICCI MANZON ALLAH S.A.W BA.

Kada kayi mamaki wannan maganar acikin addinin shi'a, domin har akwai masu cema s. Aliyu r.a shi Allah ne, da kuma masu cewa jibrilu yayi kuskure ne ,antorushi wajen Aliyu, amma saboda kamannin su yayi yawa da manzon Allah s.a.w sai ye kuskure yarinka zuwa wajen manzon Allah s.a.w , kaji wani dimuwa na yan shi'a. Ita ko waccan maganar na cewa ba don Aliyu r.a ba da ba'a halicci manzon Allah s.a.w ba, kaduba cikin ANSARUL- FADIMIYYA na muhammad almasa'udy, shafi na 98 a cikin yake cewa ba don Aliyu r.a ba, da ba a halicci manzon Allah s.a.w ba.

AKIDAR SHI'A IMAMIYYA WANDA YASABA MA SAYYADINA ALIYU R.A KO YA BI ALLAH SAI SHIGA WUTA

Wannan magana an ruwaito shi a cikin lattafin su mai suna KASHIFUL YAKEEN FI FALA'ILIL AMIRIL MUMININA shafi na 8 suka ce " lallai Allah zai shigar da wanda yayi ma Aliyu r.a da'a gidan Aljannah ko ya saba ma Allah, kuma lallai Allah zai shigar da wanda ya saba ma Aliyu r.a gidan wuta ko da yabi Allah".

Kai wannnan maganar yayi muni ! Allah ka raba mu da talalabiya amin.





Koma Saman Shafi

→Labarai
1234...9899100»

Share|

Kaima shiga a tattauna da kai
* No boards.

Online: Guests: 1


→Ra'ayin jama'a game damu

 IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:


Email: bjournalist55@hotmail.com

Phone No: 09035830253

Facebook: Basheer Journalist Sharfadi

Address: Ittihad Computer Centre,  No 92 Daneji Kano


MAI TALLA SHI KE DA RIBA


*Bayanan ka*
Browser din da ka hawo Mozilla

Kasar da kake

Adadin Maziyarta 429304

Adadin Wadanda Sukayi Comment 65691

A Wadanda Suka Shiga Tattaunawar Mu 54


Follow @bjournalist55
→Yi Adding Dina Ta Facebook
→Yi Like Na Dakarun Sunnah Page
→Yi Like Dina Ta Facebook

*Shafuka Masu Alaka Da Mu*

→Basheer Sharfadi wordpress
Basheer Sharfadi Blog Spot
UP
→Home

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah)
ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow



  • Click to Sms
    Click to Call


    Basheer journalist sharfadi3
    Coollogo com-1281358

    Ring ring